Mashiga

Ayyukan da’awa


(1) 2 3 4 ... 85 »

News : Jawabin JAMUD dangane da kisan kiyashi da Yahudawa ke yi wa Musulmi a Zirin Gaza

Posted by admin on 2008/12/31 12:00:00 (17 reads)

Tun a karshen shekara aka fara farfagandar gudanar da wannan kisan kiyashi ta hanyar yi wa Palasdinawa Alkawuran karya da dama, da yaudarar tattauna fahimtar juna, wanda manufarta shi ne yarda da kasar Yahudawa 'yan kama wuri zauna, wanda sakamakonta irin wannan kisan kiyashi ya kasance a zirin Gaza, wanda ya dauki salon kan mai uwa da wabi, inda aka rasa rayukan daruruwan yara da tsofi da mata, wasu kuma suka yi rauni, kuma hakan na faruwa ne akan idon duniya,

Read More... | 2170 bytes more | Comments?

News : JKMD ta shirya bitar Alkur’ani a Gambiya

Posted by admin on 2008/12/31 10:10:00 (5 reads)

Cikin jerin ayyukan da JKMD ke yi na kula da Alkur’ani mai girma ofishinta dake Gambiya ya shirya bitar Alkur’ani a kasar karkashin taken “ Ta ya za mu karanta Alkur’ani” bitar da kwararrun alarammomi ke kula da ita ta samu halartar dalibai 50 daga makarantun islamiyya shauku dake sassan Gambiya da dama

Read More... | 1146 bytes more | Comments?

News : Kwalejin da’awa ta ba wa Abdallah Jaikete shaidar kammala digiri na 2

Posted by admin on 2008/12/31 10:00:00 (6 reads)

A ranar Laraba 24 ga watan Disamaba da muke ciki kwalejin da’awa ta yaye daya daga ciki dalibanta na bangaren karatu mai zurfi mai suna Abdallah Ahmad Jaikete wanda ya fito daga jamuhuriyyar Mali, inda aka gudanar da tattauna bincike da ya gabatar karkashin taken “Gudummawar Shekh Sidi Muhktar Konta na adabi a yammacin Afurka” wanda aka gudanar a dakin taro na dakta Ahmad Khalifi karkashin kulawar dakta Hashim Mahdi Shirif.

Read More... | 751 bytes more | Comments?

News : Kwalejin da’awa ta yaye Ibrahim Musa daga Itofiya

Posted by admin on 2008/12/31 9:10:00 (3 reads)

A ranar Lahdi 28 ga watan Disamaba da muke ciki kwalejin da’awa ta yaye daya daga ciki dalibanta na bangaren karatu mai zurfi mai suna Ibrahim Musa Balla wanda ya fito daga Itofiya, inda aka gudanar da tattauna bincike da ya gabatar karkashin taken “Da’awar Musulunci tsakanin farkawar Musulunci da

Read More... | 1087 bytes more | Comments?

News : JKMD ta halarci baje koli a kasar Mali

Posted by admin on 2008/12/30 9:40:00 (3 reads)

JKMD ta halarci baje koli na kungiyar tattalin arziki ta kasashen yammacin Afurka da aka gudanar a kasar Mali daga ranakun 20 har zuwa 30 ga watan Disamba, inda rumfar JKMD ta tattara wasu Alkur’anai masu falle daban-daban, da tarjamomin ma’anar Alkur’ani, da kuma wasu littattafai na wayewa, tare da hotuna dake nuna ayyukan da JKMD ke gudanarwa a bangarori daban-daban,

Read More... | 1180 bytes more | Comments?
(1) 2 3 4 ... 85 »

Banners