Mashiga

Ayyukan da’awa

Kasidar sati

Sawadogo Abdurrashi
T+B: Muh’d Abdurrahman Sulaiman Azare
Idan muka karanta littattafan tarihi za mu ga cewa malamai Larabawa da Musulmi sun ba da gudummawa sosai cikin ilimin zamani wajen gano sabbin ilimomi tun a karnonin tsakiya wadanda Turawa suka shafe shekaru aru-aru cikin duhun jahilci, hakan ya sa ake kiransu a Turai da zamanin duhun jahilci (The dark ages) littattafan tarihi
ÇáãÒíÏ

Rahoton wata-wata

Jama’iyyar Kira ga Musulunci ta Duniya (JKMD) tana gabatar da ayyuka da dama kuma daban-daban don yi wa addinin Musulunci da Musulmai hidima, ta hanyar gina makarantu da masallatai da taiamaka wa mabukata a ko ina cikin fadin duniya, kamar kyadda JKMD take kara yawaiata ayyukan addini da da’awar Musulunci cikin watan Ramalana mai alfarma a kowace shekara, domin tana aika malamai da alarammomi mahaddatan Alkur’ani mai girma zuwa garuruwa daban-daban na kasashen duniya
ÇáãÒíÏ

Who's Online Now

Until today


Browsing Now (2) Visitor:
China China (1)
America America (1)
26/7/2010
Tashar talabijin ta Attawasul ta gudanar da taro kan tattauna batutuwan da za ta yada a watan Ramalana

A shafinmu kawai
Tashar talabijin ta Attawasul ta gudanar da taro kan tattauna batutuwan da za ta yada a watan Ramalana a ranar Alhamis 22 ga watan Yulin day a gabata.
Taron da ya samu halartar shugabannin bangarori a tashar ya tattauna batutuwan
26/7/2010
Babban daraktan Kungiyar ISESCO ya yaba da alakar da ke tsakaninsa da JKMD

A shafinmu kawai
Babban daraktan Kungiyar ISESCO Dakta Abdul'aziz bin Usman ya yaba da alakar da ke tsakaninsa da JKMD, ta fuskokin tarbiyya da ilimi da wayewa, hakan ya zo ne a wani rahoton day a gabatar wa majalisar zatarwa ta Kungiyar, inda y ace:
26/7/2010
Wasu jama'ar Yahudawa kashi uku sun kutsa cikin masallacin Kudus

A shafinmu kawai
A ranar Talata 20 gawan Yulin da muke ciki ne wasu jama'ar Yahudawa kashi uku sun kutsa cikin masallacin Kudus.
Wadanda suka ganewa idonsu sun tabbatar da faruwan haka, inda shugaban kula da tsofin littattafai a masallacin ya bayyana cewa: "Yahudawan 'yan kama wuri zauna
26/7/2010
Shugaban Kungiyar ISESCO ya yaba da JKMD

A shafinmu kawai
Shugaban Kungiyar ISESCO ya yaba da JKMD bias ayyukan da take yin a hidimta wa Musulunci da Musulmi a ko'ina cikin duniya.
Kamar wasu mambobin majalisar zartarwar Kungiyar suka jinjina wa JKMD
26/7/2010
Kammala bitar harshen Larabci a garin Tiyas da ke Sinigal

A shafinmu kawai

A ranar Lahadi 4 ga watan Yulin da muke ciki ne, aka Kammala bitar harshen Larabci wadda ofishin JKMD a Sinigal ya shirya wa malumman Larabci a Tiyas. Bitar ta samu halartar malumma 50 maza da mata inda aka ba su laccoci kan hanyar karantar da Larabci a kwana hudu jere.
26/7/2010
An gudanar taron masu da’awa karkashin JKMD karo na farko a Tanzaniya

A shafinmu kawai
A ranar Litinin 19 gawan Yulin da muke ciki ne aka gudanar da taron masu da’awa karkashin JKMD tare da daliban da suka kamamala karatunsu a kwalejin da’awa karo na farko a Tanzaniya, karkasahin :
25/7/2010
Kafafen yada labaran kasar Komoros sun kula da bude kwalejin ilimin zamani da takanolaji a jami’ar Komoros

A shafinmu kawai
Kafafen yada labaran kasar Komoros sun kula da bude kwalejin ilimin zamani da takanolaji a jami’ar Komoros, wanda JKMD ta gina, inda Jaridar (Mondanite) a fitowarta ta ranar 20 ga watan Yulin 2010
24/7/2010
Shugaban kasar Komoros ya yaba da Jagoran JAMUD

A shafinmu kawai
Shugaban kasar Komoros Ahmad Abdallah Sambi ya yaba da Jagoran JAMUD bias koakrin da yake yin a hidimta wa Musulunci da Musulmi, yana mai jinjina masa kulawar day a ba wa Afurka don kawo cigabanta.

Hirar wata-wata

wanda ya yi hira da shi : Khalid bin Ramadhan
Shekh Irimata Sabri shugaban kungiyar koli ta Musulunci, kuma limamin masallacin kudus ya yaba da irin kokarin da jagoran JAMUD ke gudanarwa dangane da taimaka wa Palasdinawa a Gaza, yana mai jinjina masa bias yadda yake yake bibiyar batun nan Kudus, tun lokacin da aka kawo canjin Alfatih, yana mai nuni da cewa: “ Ina gaida Jagoran JAMUD bisa babban kokarin da yake yin a taimakon Palasdinawa a Gaza, wannan kuwa baa bin mamaki ba ne a wurin Jagoran al’umma wanwa yake ya zama zuciyar duniya, wanda yake lura da kudus, tun lokacin da aka kawo Canjin Alfatih na Musulunci” yana mai mika godiyarsa tare da jinjinawarsa bisa ayyukan da JKMD ke yi a fagen da’awa wanda ya mamaye duniya baki daya.
  View this article in PDF format Print article Send article

Banners

Ba mu ra’ayinka

A ganinka Kiristoci a turai -bayan Musulmi - za su dawo matsa wa sauran mabiya addinai da ba Kirista ba, kamar Yahudawa ….?
Na’am
A’a
Ta yiwu

Search

Dandalin abokai