
A hirarsa da ya yi da jaridar Al-Dawa a baje kolin Alkur'ani da JKMD ta shirya a Tiripoli, shekh Ahmad Al-Asarawi babban shehin makaranta Alkur'ani a Masar ya jinjina wa Jagoran canji bisa kula da yake ba wa Al-kur'ani mai girma, kuma ya yaba da JKMD bisa hidimar da take yi wa Alkur'ani.