Mashiga

Ayyukan da’awa

Kasidar sati

A cikin shekara ta goma bayan aiko annabi Muhammad (SAW) wadda aka kira wannan shekarar da shekarar bakin ciki, saboda rasuwar Abu dalib, da kuma uwar muninai nana Khadija bint Khuwailid, da kuma dawowarsa daga Da'ifa, bayan ya hadu da waita iri-iri, da kuma munanan halaye da mutan Da'ifa suka nuna masa, sai Allah (SWT) Ya girmama annabinSa ta inda yayi Isra'i da shi, malamin tarihi dan Sa'ad ya fada cewe : Annabi (SAW) ya kasance yana zuwa matatarar
المزيد

Rahoton wata-wata

Allah Madaukakin sarki Shi ne ya bawa bayinSa mutane da aljanu ni`imar hankali don rahamarSa garesu, don haka suka zamo masu lura da tantance baki da fari, sun san me ya kamata a tunani da hankali, kuma sun san akasin hakan. A dalilin wannan ni`ma ce ta hankali da Allah Ya yi wa wadannan bayi naSa a doron kasa,
المزيد

1/12/2008
BUDE TARON NAJALISAR AFURKA TA JAGORORIN ADDINAI
A ranar Talata 2 ga watan Disamba da muke ciki ne, majalisar Afurka ta jagororin addinai ta fara gudanar da taronta karo na biyu karkashin taken "Addinai don zaman lafiya" wanda JKMD ta dauki nauyinsa.
Taron ya samu halartar manyan jagororin addinai daga Afurka da sauran kasashen duniya har mutum 140, wadanda suka hada Dr. Wiliyam Findili shugaba taron addinai don zaman lafiya na duniya
30/11/2008
JKMD tana cigaba da shirye-shiryen taron Majalisar Afurka ta Addinai karo na biyu
JKMD tana cigaba da shirye-shiryen taron Majalisar Afurka ta Addinai karo na biyu, mai taken " Addinai don samara da zaman lafiya a Afurka". Taron zai gudana daga ranakun 2-5 ga watan Disamba da muke ciki a nan Tripoli, kuma zai samu halartar mutum 140 da suka hada da maluma da bincike daga kasashen Afurka da dama,
30/11/2008
JKMD ta shirya bita a Gana
Ofishin JKMD a Gana ya shirya wa mata bita don kara sanar da su addininsu, bitar da ta gudana a makarantar Asim ta Kumasi, ta an kamala ta a ranar Alamis 27 ga watan Nuwamba da day a gabata, inda ofishin JKMD a Gana ya shirya bikin kammala bitar.
A nasu jawabi mahalartan bikin sun jinjina wa Jagoran JAMUD bisa hidimomin da yake yi wa Musulunci da Musulmi a ko'ina a duniya,
27/11/2008
JKMD za ta reni taron majalisar addinai ta Afurka
JKMD za ta karbi bakuncin taron majalisar addinai ta Afurka, wadda zai gudana daga ranakun 3 zuwa 5 ga watan Disamba 2008m mai zuwa a Tripoli.
Taron mai taken " Yaki da ta'addanci a Afurka" zai samu halartar jagororin addinai Musulmai da Kiristoci har 140 daga kasashen Afurka da dama, inda za su tattauna kan hanyoyin samarda zaman lafiya, .
26/11/2008
Dakta Abubakar Dukure ya yaba da JKMD
A jawabin da ya aika wa JKMD, Dakta Abubakar Dukure dake mamba a babbar majalisar da'awa ta duniya daga Burkina Faso, ya yaba da JKMD dangane da shirya babban taron da'awa karo na 8, wadda ya samu halartar maluma da masu hangen nesa da masu da'awa daga ko'ina a duniya kuma ya nuna jin dadinsa sakamakon nasarar da wannan babban taro ya samu, ya kara da cewa:

26/11/2008
Mutum 63 sun musulunta a Benin
Mutum 63 sun musulunta a Benin, inda suka furta kalmar shahada a gaban masu da'awa karkashin JKMD, bikin da ofishin JKMD ya shirya a Benin ranar Asabar 8 ga watan Nuwamba da muke ciki, sabosa da musuluntar Sarkin Sabalu, Sarki Saiberin na 13, wadda ya musulunta a hannun Jagoran JAMUD a farkon watan Satumba da yagabata, ya
26/11/2008
Taro tsakanin JKMD da kamfanin Unison
A narar Litinin 24 ga watan Alhars ' Nuwamba ' da muke ciki, JKMD ta gudanar da taro da tawagar kamfanin Unison ta Amurka, taron da ya guna a cibiyar JKMD, ya samu halartar Shugaban kwalejin da'awa, da Sakataren ofishin sadarwa da bincike a JKMD, da wakilin JKMD a Kanada, da Editan jaridar Da'awa, inda suka tattauna bisa shawarar da
26/11/2008
JKMD ta halarci bikin wayewa a Srilanka
Ofishin JKMD a Srilanka, ya halarci bikin "Ranar wayewar Musulunci" wadda Majalisar Musulunci a Sirilanka ta shirya a kwalejin Sananaika.
A jawabinsa, Shugaban kwalejin, ya ya ba da JKMD bisa halartar bikin da ta yi, sannan ya bayyana cewa, kwalejin Sananaika ta za ma wani abin buga misali ta fuskar zaman tare tsakanin masu adini, da wayewa daban-daban.

Hirar wata-wata

A hirarsa da ya yi da jaridar Al-Dawa a baje kolin Alkur'ani da JKMD ta shirya a Tiripoli, shekh Ahmad Al-Asarawi babban shehin makaranta Alkur'ani a Masar ya jinjina wa Jagoran canji bisa kula da yake ba wa Al-kur'ani mai girma, kuma ya yaba da JKMD bisa hidimar da take yi wa Alkur'ani.
  View this article in PDF format Print article Send article

Banners

Ba mu ra’ayinka

Shin a ganinka internet yana ba da gudunmawa wajen yada da’awar Musulunci?
Kwarai da gaske
Ban sani ba.
Babu shafukan internet na da’awa